Edin karamar sallar bana 1441/2020 da ya gabata, Alkali Sheikh Lawal Musa Jibia mataimakin shugaban kwamtin Da'awah na kungiyar JIBWIS dake karamar hukumar Jibiya ta jihar Katsina, shine ya gabatar da wa'azi kafin isowar liman.
A cikin nasihohinsa, ya janyo hankullan 'yan uwa musulmai da yi masu nasiha game da batanci da jifar da aka yiwa Mai girma sarkin musulmin najeriya a jiharsa ta Sokoto game da mas'alar ganin Wata, wanda hakan ya sabawa Shari'a ta addinin muslunci.
Saboda haka ne wasu masu karancin karatu ke faman cecekuce domin a cikin nasihar ya bayyana masu irin wannan mummunan aiki a matsayin jahilai.
Wannan dalilin ne yasa wasu tsiraru sukai tayi masa raddin jahilci suna yadawa a kafafen yada labarai.
kafin malamin yace komai an samu wasu maluma na sunnah wadanda suka yi raddi na ilimi zuwa ga masu kalubalantar malamin game da gaskiyar da ya fada wacce maluman sunnah MA sun tafi akanta.
Daga bisani shehin malamin shima ya tofa albarkacin bakinsa, inda yace:
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
Ni Lawal musa bana tababar abinda na fada gameda maganar da nayi a yayin da nake wa'azi ranar Idin karamar sallah a gaban mutane.
Jama'a yaya zaku biyewa Adamu lamama aita magan-ganu marassa manufa? Shin wanda ya zargi matar Manzon Allah, yaci mutuncin Abubakar, da umar, da Hafsat yar Sayyidina umar, idan ance masa Jahili ko mutumin Banza shine Rashin Hikima??
To shi mai wannan maganar da yake kare lamama kodai shima Dan Shi'ar ne ko kuma yana da wani ra'ayi nasa!
Duk mai bukatar wata Mukabala ko wata Tattaunawa, yazo muyi don mufahinci juna, maida martani a cikin wani group ba zai wadatar ba.
Nagode, dan Uwanku a musulunci Lawal musa.
***
Wannan shine Jawabin malamin.
Dan fatan Allah ya kara hada kan musulmai Amin.
MASISIJA NIGERIA
10/06/2020
A cikin nasihohinsa, ya janyo hankullan 'yan uwa musulmai da yi masu nasiha game da batanci da jifar da aka yiwa Mai girma sarkin musulmin najeriya a jiharsa ta Sokoto game da mas'alar ganin Wata, wanda hakan ya sabawa Shari'a ta addinin muslunci.
Saboda haka ne wasu masu karancin karatu ke faman cecekuce domin a cikin nasihar ya bayyana masu irin wannan mummunan aiki a matsayin jahilai.
Wannan dalilin ne yasa wasu tsiraru sukai tayi masa raddin jahilci suna yadawa a kafafen yada labarai.
kafin malamin yace komai an samu wasu maluma na sunnah wadanda suka yi raddi na ilimi zuwa ga masu kalubalantar malamin game da gaskiyar da ya fada wacce maluman sunnah MA sun tafi akanta.
Daga bisani shehin malamin shima ya tofa albarkacin bakinsa, inda yace:
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
Ni Lawal musa bana tababar abinda na fada gameda maganar da nayi a yayin da nake wa'azi ranar Idin karamar sallah a gaban mutane.
Jama'a yaya zaku biyewa Adamu lamama aita magan-ganu marassa manufa? Shin wanda ya zargi matar Manzon Allah, yaci mutuncin Abubakar, da umar, da Hafsat yar Sayyidina umar, idan ance masa Jahili ko mutumin Banza shine Rashin Hikima??
To shi mai wannan maganar da yake kare lamama kodai shima Dan Shi'ar ne ko kuma yana da wani ra'ayi nasa!
Duk mai bukatar wata Mukabala ko wata Tattaunawa, yazo muyi don mufahinci juna, maida martani a cikin wani group ba zai wadatar ba.
Nagode, dan Uwanku a musulunci Lawal musa.
***
Wannan shine Jawabin malamin.
Dan fatan Allah ya kara hada kan musulmai Amin.
MASISIJA NIGERIA
10/06/2020
Comments